Da yawan masu tsattsauran ra’ayi suna jingina ga Hadisin “An aiko ni da takobi” wurin aikata ta’addancinsu, shin wannan Hadisin sahihi ne? kuma mene ne ma’anarsa?
Muna gabatar da fadakarwa mai alaƙa da tsare-tsarenmu wadda hakan zai bai wa Musulmai daman gudanar da ibadu kamar yanda ya kamata, duk da sauye- sauyen zamani.