Karanta suratus Sajada da suratul I...

Egypt's Dar Al-Ifta

Karanta suratus Sajada da suratul Insan a sallar asubahin ranar juma’a

Tambaya

Mene ne hukuncin lizimtar karanta suratus Sajada da suratul Insan a sallah asubahin ranar Juma’a?

Amsa

Lizimtar karanta suratus Sajada da suratul Insan a sallar asubahin ranar juma’a yana cikin sunnonin da Manzon Allah (SallalLahu alaiHi wa alihi wa sallam) yake aikatawa, ya kuma lizimci yin haka.

Allah Madaukakin Sarki shi ne masani.

Share this:

Related Fatwas