Karanta suratus Sajada da suratul Insan a sallar asubahin ranar juma’a
Tambaya
Mene ne hukuncin lizimtar karanta suratus Sajada da suratul Insan a sallah asubahin ranar Juma’a?
Amsa
Lizimtar karanta suratus Sajada da suratul Insan a sallar asubahin ranar juma’a yana cikin sunnonin da Manzon Allah (SallalLahu alaiHi wa alihi wa sallam) yake aikatawa, ya kuma lizimci yin haka.
Allah Madaukakin Sarki shi ne masani.
Arabic
Englsh
French
Deutsch
Urdu
Pashto
Swahili
