Karanta suratus Sajada da suratul Insan a sallar asubahin ranar juma’a
Tambaya
Mene ne hukuncin lizimtar karanta suratus Sajada da suratul Insan a sallah asubahin ranar Juma’a?
Amsa
Lizimtar karanta suratus Sajada da suratul Insan a sallar asubahin ranar juma’a yana cikin sunnonin da Manzon Allah (SallalLahu alaiHi wa alihi wa sallam) yake aikatawa, ya kuma lizimci yin haka.
Allah Madaukakin Sarki shi ne masani.
 Arabic
 Arabic Englsh
 Englsh French
 French Deutsch
 Deutsch Urdu
 Urdu Pashto
 Pashto Swahili
 Swahili



